Jami'in Ansarullah:
IQNA - A cikin wata sanarwa da mataimakin shugaban kungiyar Ansarullah ta kasar Yemen ya fitar ya jaddada cewa manufar sanya sunan kungiyar cikin jerin sunayen 'yan ta'adda za ta gaza.
Lambar Labari: 3492612 Ranar Watsawa : 2025/01/23
IQNA - Yayin da take Allah wadai da takunkumin da Amurka ta kakaba wa wasu shugabanninta, kungiyar Hamas ta yi nuni da cewa, manufar Washington ita ce ta lalata martabar Hamas da kuma tallafa wa masu aikata laifukan yaki na Isra'ila a kisan kiyashin da ake yi wa al'ummar Palasdinu a zirin Gaza.
Lambar Labari: 3492243 Ranar Watsawa : 2024/11/21
IQNA - Jami'an gwamnatin Amurka 12 da suka yi murabus saboda matsayin gwamnati kan yakin Gaza, sun yi Allah wadai da manufar Biden kan Gaza, suna masu cewa gazawa ce kuma barazana ce ga tsaron kasar Amurka.
Lambar Labari: 3491450 Ranar Watsawa : 2024/07/03
Tehran (IQNA) Mutanen kasar Moroko sun gudanar da zanga-zanga a birane daban-daban domin tunawa da zagayowar shekara guda da kulla alaka da gwamnatin sahyoniyawa.
Lambar Labari: 3486720 Ranar Watsawa : 2021/12/23
Tehran (IQNA) Firaministan Falasdinu Mohammad Shtayyeh ya yi kira da a gudanar da bincike kan laifuffukan yaki da gwamnatin Isra'ila ke aikatawa kan al'ummar Palasdinu.
Lambar Labari: 3486710 Ranar Watsawa : 2021/12/21
Tehran (IQNA) Taliban tace dole ne Amurka ta biya diyyar mutanen da ta kashe a harin da ta kai a birnin Kabul da jirgi maras matuki.
Lambar Labari: 3486693 Ranar Watsawa : 2021/12/16
Tehran (IQNA) Hizbullah ta yi kakkausar suka kan matakin da Saudiyya ta dauka na sanya gidauniyar Al-Qard al-Hassan a cikin jerin kungiyoyin 'yan ta'adda.
Lambar Labari: 3486489 Ranar Watsawa : 2021/10/29
Tehran (IQNA) masanin harkokin siyasar kasa da kasa a Amurka ya ce babu abin da ya rage ga gwamnatin kasar illa ta yi mu'amala da Taliban.
Lambar Labari: 3486305 Ranar Watsawa : 2021/09/13
Tehran (IQNA) kungiyar Ansarullah a kasar Yemen ta bayyana cewa makiya sun mayar da yankin Maarib a matsayin wata matattara da ‘yan ta’adda.
Lambar Labari: 3485710 Ranar Watsawa : 2021/03/03
Tehran (IQNA) mataiamkin shugaban jam’iyyar Saadat a kasar Turkiya ya bayyana cewa, Kasim Sulaimani ne ya hana aiwatar da shirin yahudawa sahyuniya a gabas ta tsakiya.
Lambar Labari: 3485539 Ranar Watsawa : 2021/01/09
Tehran (IQNA) Iran tana jira ta ga kamun ludayin gwamnatin Amurka mai zuwa kafin yin hukunci a kan ayyukanta
Lambar Labari: 3485355 Ranar Watsawa : 2020/11/11
yahudawa masu bincike sun gano cewa kashi casa’in da biyar cikin dari na larabawa basu goyon bayan kulla alaka da Isra’ila.
Lambar Labari: 3485287 Ranar Watsawa : 2020/10/18
Tehran (IQNA) kungiyar malaman musulmi ta duniya ta bayyana kulla hulda da kasashen larabawa ke yi da Isra'ila a matsayin wata babbar kyauta ta Trump ga Isra'ila.
Lambar Labari: 3485149 Ranar Watsawa : 2020/09/04
Tehran (IQNA) ‘Yar majalisar dokokin Amurka musulma Ilhan Omar ta bayyana takunkumin da gwamnatin Amurka take ci gaba da kakaba wa Iran da cewa zalunci ne.
Lambar Labari: 3484644 Ranar Watsawa : 2020/03/21
Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da zaman taro a jami’ar California da aka fi sani da jami’ar Brukly a kasar Amurka kan karuwar kyamar muslunci.
Lambar Labari: 3481414 Ranar Watsawa : 2017/04/17
Bnagaren kasa da kasa, a wani shiri da musulmin jahar Carolina ta arewa a kasar Amurka suke gudanarwa kimanin mutane 700 da ba musulmi ba ne suka halarci wurin.
Lambar Labari: 3481306 Ranar Watsawa : 2017/03/12